Wasika
Mai Nuna Yawan Kauna
Daga Wurin Allah Zuwa Gare Ku.
Yaya
Na,
Mai yiwuwa baku san ni ba,
amma ni na san kome game da ku.
Zabura 139:1
Da
zaman ku da tashin ku duk na sani.
Zabura 139:2
Na
saba da duk al'amuran ku.
Zabura 139:3
Har
gashin kan ku ma duk a kidaye ya ke.
Matta 10:29-31
Na
halicce ku cikin siffa ta.
Farawa 1:27
Ta
gare ni ne kuke rayuwa,
kuke motsi, kuke kuma kasancewa.
Ayyukan Manzanni 17:28
Ku
ma zuriya ta ce.
Ayyukan Manzanni 17:28
Na
san ku tun kafin a yi cikinku.
Irimiya 1:4-5
Tun
kuna ciki na maishe ku abin gado na.
Afisawa 1:11-12
Ba
ta hanyar kuskure na yi ku ba,
kwanakin ku duka na rubuta a littafi na.
Zabura 139:15-16
Ni
na halicce ku,
na kuma kayyade in da za ku zauna.
Ayyukan Manzani 17:26
Yadda
na yi ku abun banmammaki ne.
Zabura 139:14
Ni
na harhada ku a cikin mahaifan ku.
Zabura 139:13
Tun
da aka haife ku, ina kiyaye ku.
Zabura 71:6
Wadanda
basu san ni ba,
ba za su gane maganata ba.
Yahaya 8:41-44
Ba
na nisa ko fushi,
ina da cikakiyar kauna domin ku.
1 Yahaya 4:16
Ina
marmarin nuna maku ainihin kauna.
1 Yahaya 3:1
Domin
ku yaya na ne, ni kuwa Uban ku ne.
1 Yahaya 3:1
Ina
ba da kyawawan kyautai fiye da ubanni na duniya.
Matiyu 7:11
Ni
ne Uba na kwarai.
Matiyu 5:48
Kowace
kyakkyawar baiwa daga wuri na ta ke.
Yakubu 1:17
Dukkan
komai nawa ne zan kuma biya duka bukatun ku.
Matiyu 6:31-33
Shirin
alheri ne na ke da shi domin ku.
Irimiya 29:11
Ina
kaunar ku da madawwamiyar kauna.
Irimiya 31:3
Yawan
kyakyawan tunani da nake da shi domin ku,
in da za'a kidaya shi za ya fi yashin teku yawa.
Zabura 139:17-18
Ina
murna da ku ta wurin raira waka.
Zafaniya 3:17
Bazan
fasa nuna maku alheri ba.
Irimiya 32:40
Ku
zababbiyar jama'a ta che.
Fitowa 19:5
Ina
marmarin dasa ku a wanan
kasa da aminchi da zuchiya daya.
Irimiya 32:41
Ina
so in nuna maku manyan
al'amura masu girma da banmamaki.
Irimiya 33:3
Idan
kun neme ni da dukan ranku,
za ku same ni.
Maimaitawar Sharia 4:29
Ku
nemi farin cikinku a wuri na,
zan kuwa biya maku bukatunku.
Zabura 37:4
Ni
ne mai aiki a zuchiyar ku.
Filibiyawa 2:13
Ina
da ikon aikatawa fiye da yadde kuke tsammani.
Afisawa 3:20
Ni
ne mai ba da madawwamiyar ta'aziyya.
2 Tasalonikawa 2:16-17
Ni
ne kuma Allah na dukan ta'aziyya.
2 Korantiyawa 1:3,4
Lokachin
da kuna bachin zuchiya ko damuwa,
ina kusa.
Zabura 34:18
Zan
rungume ku yadda makiyayi ke yi.
Ishaya 40:11
Wata
rana zan share maku dukkan hawaye.
Wahayin Yahaya 21:3-4
Bakin
ciki, da kuka, da azaba duk zan dauke.
Wahayin Yahaya 21:3- 4
Ni
Uban ku ne kuma ina kaunar
ku yadda nake kaunar da na, Yesu.
Yahaya 17:23
Ta
wurin Yesu ne kauna ta take bayyanuwa.
Yahaya 17:26
Shi
ne ainihin kamanni na.
Ibraniyawa 1:3
Ya
zo ya nuna yana goyan bayanku.
Baya gaba da ku.
Romawa 8:31
Ba na lisafta laifofin ku.
2 Korantiyawa 5:18-19
Yesu
ya mutu domin ya sulhunta ku da ni.
2 Korantiyawa 5:18-19
Mutuwar
sa ta zama cikakkiyar
bayyanuwar kaunar sa domin ku.
1 Yahaya 4:10
Na
ba da komai nawa domin in kaunace ku.
Romawa 8:31-32
In
kun karbi kyautar da na Yesu,
kun kuwa karbe ni.
1 Yahaya 2:23
Ba
abu da zai sake raba ku da
kaunar da nake da ita domin ku.
Romawa 8:38-39
Akwai
baban buki da za a yi a sama in kun zo gida.
Luka 15:7
Ni
ne Uba. Ni ne Uba har'abada.
Afisawa 3:14-15
Tambayar
ita ce
za ku zama yaya na?
Yahaya 1:12-13
Ina
jiran ku.
Luka 15:11-32
Da
yawan kauna,
Uban ku.
Allah mai Tsarki.
Permission
To Copy:
Please feel free to copy this text and share it with your friends
as long as you do so free of charge
and you include the following copyright information..."Father's
Love Letter Used By Permission Father Heart Communications Copyright
1999-2008 Translated by Talitha Tukura. www.FathersLoveLetter.com"